Wasu yanbindiga sukama wasa mutane ajahar zanfara mutanen sunhqda da wasu maza dakuma mata Kuma sukashe wasu dagacikin yan garin bakura sunkashe mutu23 dakuma mata 13 Kuma ba,asamu nasaran Kama koguda dagacikinsuba govenor jahar zanfara yabukace bataliyan sojoji akasar Nigeria was,Wanda zasutaimakama jahar zamfara naba bayan Allah tsaro dakuma samun nasarakamasu Yan ta,Adda dasuka addabe kasar Nigeria